WASHINGTON, DC —
Dazun nan da azahar wani bom ya tashi a tsakiyar birnin Maiduguri fadar gwamnatin jahar Borno. Daga samun labarin cewa wannan al'amari ya afku, ma'aikacin Sashen Hausa Bello Habeeb Galadanchi ya tuntubi wakilin Sashen a garin Maiduguri Haruna Dauda Biu ta wayar talho, wanda yayi bayani kamar haka:
Dazun Nan Wani Bom Ya Fashe A Garin Maiduguri
![buraguzan rumfunan masu hada-hadar kasuwanci a inda bom ya tashi a garin Maiduguri](https://gdb.voanews.com/748e5db5-f844-4b14-88cc-deb020e731ff_w250_r1_s.jpg)
A unguwar post office da ke tsakiyar Maiduguri bom din ya tashi a daidai lokacin da mutane ke sallar azahar