Dogarin tsohon shugaban Najeriya Janar Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha ya ce yadda al’amarin tsaro ya tabarbare a kasar, y ana bukatar duk wani mai kishin Najeriya ya sanya hannu wajen gyara lamarin.
Dogarin tsohon shugaban Najeriya Janar Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha ya ce yadda al’amarin tsaro ya tabarbare a kasar, y ana bukatar duk wani mai kishin Najeriya ya sanya hannu wajen gyara lamarin.