Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Dole Kowa Ya Sa Hannu A Lamarin Tsaro A Najeriya – Al-Mustapha


Dole Kowa Ya Sa Hannu A Lamarin Tsaro A Najeriya – Al-Mustapha
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:28 0:00

Dogarin tsohon shugaban Najeriya Janar Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha ya ce yadda al’amarin tsaro ya tabarbare a kasar, y ana bukatar duk wani mai kishin Najeriya ya sanya hannu wajen gyara lamarin.

XS
SM
MD
LG