Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Nazari Kan Matsalar Yawan Mace-Macen Aure a Jamhuriyar Nijar-Kashi Na Biyar, Maris, 24, 2022


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Kafin mu yi sallama da bakin da mu ka gayyata domin nazarin hanyar shawo kan yawan mace macen aure a Jamhuriyar Nijar da rahotanni ke nuni da cewa, yana karuwa kowacce rana a duk fadin kasar. Bakin sun bayyana hanyar da za a sami masalaha a tattaunawar da Souley Moumuni Barma ya jagoranta.

Saurari cikakken shirin:

DOMIN IYALI: Nazari Kan Matsalar Yawan Mace-Macen Aure a Jamhuriya Nijar-Kashi Na Biyar-10:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:00 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG