Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Nazari Kan Matsalar Yawan Mace-Macen Aure a Jamhuriyar Nijar-Kashi Na Biyar, Maris, 24, 2022


Alheri Grace Abdu

Kafin mu yi sallama da bakin da mu ka gayyata domin nazarin hanyar shawo kan yawan mace macen aure a Jamhuriyar Nijar da rahotanni ke nuni da cewa, yana karuwa kowacce rana a duk fadin kasar. Bakin sun bayyana hanyar da za a sami masalaha a tattaunawar da Souley Moumuni Barma ya jagoranta.

Saurari cikakken shirin:

DOMIN IYALI: Nazari Kan Matsalar Yawan Mace-Macen Aure a Jamhuriya Nijar-Kashi Na Biyar-10:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:00 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG