Washington, DC —
Shirin Domin Iyali na wannan karon ya tattauna a kan batun kai yara kanana da ba su mallaki hankalinsu ba almajiranci da sunan makaranta.
Domin nazarin lamarin, shirin ya tattauna da Shugaban Majalisar Tuntuba ta Malamai a Jihar Zamfara, Sheikh Ahmad Bin Umar Kanoma, da Hassan 'Yan Buhu (Magidanci) kuma Shugaban Kungiyar Mabuga waya ta jihar Zamfara, da kuma Nafisa Sheikh Murtadha Zawiyya.
Saurari cikakken shirin:
-
Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.
Dandalin Mu Tattauna