Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI:Tattaunawa Kan Zaben Mata A Matsayin Shugabanci Kashi Na Uku -Maris 04, 2021


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Idan kuna biye da mu, Shirin Domin Iyali yana nazarin ci gaban da ake samu a kasashen duniya dangane da samun mata a manyan madafun shugabanci. A yau bakin da muka gayyata a shirin sun haska fitila kan kalubale da mata ke fuskanta.

Domin nazarin yadda mata a kasashen nahiyar Afrika za su dora a wannan ci gaban da ake samu, yau ma muna tare da Shugabar gamayyar kungiyoyin mata a Najeriya Madam Gloria Laraba Shoda, da hajiya Balaraba Mohammed shugabar kungiyar Mata Fulani ta babban birnin Tarayya Abuja, da kuma Hajiya Sa’adatu Ahmed Bustani mazauniyar birnin tarayya Abuja.

Saurari tattaunawar da Madina Dauda ta jagoranta:

DOMIN IYALI:Tattaunawa Kan Zaben Mata A Matsayin Shugabanci- Kashi Na Uku 10:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:05 0:00


  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG