Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DUNIYAR AMURKA: Amurka Ta Gargadi Sojojin Da Suka Yi Juyin Mulki A Sudan, Oktoba 29, 2021


Mahmud Lalo
Mahmud Lalo

Shirin Duniyar Amurka na wannan mako ya tattauna ne kan matsayar Amurka dangane da juyin mulki da wasu sojojin kasar Sudan suka yi a farkon makon nan inda suka kifar da gwamnatin wucin gadi ta Firai Minista Abdalla Hamdok.

DUNIYAR AMURKA: Amurka Ta Gargadi Sojojin Da Suka Yi Juyin Mulki A Sudan - 5'26"
please wait

No media source currently available

0:00 0:06:21 0:00


XS
SM
MD
LG