Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DUNIYAR AMURKA: Tsaka Mai Wuyar Da Trump Ya Shiga Kan Zaben Georgia, 18 Agusta, 2023


Mahmud Lalo
Mahmud Lalo

A ranar 25 ga watan Agusta, ake sa ran shugaban Amurka da mukarrabansa 18 za su mika kansu ga hukumomin jihar Georgia da ke Amurka don a tuhume su kan laifukan da ake zargin sun aikata

A farkon makon nan ne, masu shigar da kara a jihar Georgia da ke Amurka, suka ce tsohon shugaban kasar Donald Trump da wasu mukarrabansa 18, sun karya doka bayan da aka zarge su da laifin yunkurin sauya sakamakon zaben shugaban kasa na jihar ta Georgia, zargin da Trump da mukarraban nasa suka musanta.

Saurari cikakken shirin:

DUNIYAR AMURKA: Tsaka Mai Wuyar Da Trump Ya Shiga Kan Zaben Georgia- 6'00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:04 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG