Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gangamin Kungiyoyin Mata a Birnin Tarayya Abuja

Wata hadakar kungiyar mata ta gudanar da gangami a birnin tarayya Abuja na Najeriya, da nufin hada kan ‘yan siyasa da magidanta da matasa da kuma mata, kan illar bangar siyasa da kuma tada hankali lokacin da kuma bayan zabe.

Matan da suka hallarci gangamin sun fito daga dukkan jihohin tarayyar Najeriya, suka kuma jaddada cewa ba za su lamunci amfani da su ko ‘ya’yansu wajen biyan bukatar wani dan siyasa a wannan zaben ba.

Domin Kari

XS
SM
MD
LG