Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

GHANA: Rundunar ‘Yan Sanda Ta Kama Wani Da Ake Kyautata Zaton Yana Kungiyar ISIS


Jami'an Tsaron Ghana
Jami'an Tsaron Ghana

Rundunar ‘yan sandan kasar Ghana ta kama mutane uku da aka samu da nakiya, da suka hada da wani da ake kyautata zaton dan kungiyar ISIS ne.

Mataimakin Sifeta janar na ‘yan sanda David Asante Apeatu ya bayyana a wani taron manema labarai cewa, ana kan bincike domin neman karin haske dangane da lamarin.

Masu sharhi kan lamura sun bayyana bukatar sa ido sosai a kan iyakokin kasar inda ake iya shigar da makamai.

Wadansu da Muryar Amurka tayi hira dasu, sun bayyana cewa rashin daukar kwararan matakai a fannin gwamnati yana kara vusa kasar cikin hadari.

Ga cikakken rahoton da wakilin Sashen Hausa Ridwan Abbas ya aiko

Rahoton Kama Wadansu da nakiyoyi a Ghana-2:42"
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:43 0:00


  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG