WASHINGTON, DC —
A wannan shirin wanda ya kasance kashi na hudu kuma na karshe nazarin yadda matasa zasu cimma burin ganin an dama dasu a harkokin siyasa bayan kafa dokar da ta basu damar tsayawa takarar shugabancin Najeriya karkashin dokar nan da ake kira “Not Too Young To Run”, jagorar tattaunawar Zainab Babaji ta nemi sanin ko kalubalai da matasa suke fuskanta zasu sa suyi kasa a guiwa.
Saurari shirin domin jin bayanin matasan
-
Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.