Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamna Ma'azu Babangida Aliyu Ya Ce Sunnah Ya Nabbak'a


Gwamnan jahar Naija Dr. Ma'azu Babangida Aliyu
Gwamnan jahar Naija Dr. Ma'azu Babangida Aliyu

Dr. Ma'azu Babangida Aliyu ya ce babu inda aka ce mataimakin gwamna ya ci gaba da mulki kai tsaye bayan wa'adin mulkin su

A daidai lokacin da fagen siyasar jahar Naija ke ci gaba da daukan zafi game da wanda zai gaji gwamnan jahar a babban zabe mai zuwa, gwamna Dr.Mu'azu Babangida Aliyu ya fayyace matsayin sa, kuma ya bayar da dalilin sa na goyon bayan wani dan takarar gwamna a jahar:

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:21 0:00
Shiga Kai Tsaye

Gwamnan na jahar Naija yayi wadannan bayanai ne a wajen wani taron manema labarai wanda wakilin Sashen Hausa na Muryar Amurka Mustapha Nasiru Batsari ya halarta, sannan ya hada rahoto a kai ya turo ma na.


Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG