Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamnatin Jamhuriyar Niger Tace Zata Yaki Safaran Mutane Zuwa Kasashen Turai


Hagu zuwa Dama: Sakataren Hukumar raya Tabkin chadi, Sanusi I. Abdullahi; Shugaba Thomas Boni Yayi na Jamhuriyar Benin; shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya; shugaba Mahamadou Issoufou na Nijar; shugaba Idris Deby na Chadi; wakilin shugaban Kamaru, minist
Hagu zuwa Dama: Sakataren Hukumar raya Tabkin chadi, Sanusi I. Abdullahi; Shugaba Thomas Boni Yayi na Jamhuriyar Benin; shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya; shugaba Mahamadou Issoufou na Nijar; shugaba Idris Deby na Chadi; wakilin shugaban Kamaru, minist

Hukumomi a kasar Jamhuriyar Niger sun bayyana taikaicion su game da cinikin mutane a matsayin bayi, abinda kasartace zata nike tsaye sai ta ga bayan wannan mummunar kasuwancin.

Hukumomin jamhuriyar Nijar, sunyi kakawsar suka gameda bakar dabi'ar nan da al'ummar duniya ke tunanin ta kaw daga cikin al'amuran yau da kullume dake wakana yanzu haka a kasar Libiya.

Ita ce cinikin bayi da ke kasancewa abin kumya mafi girma da ya wakana a ban kasa a kusan karni 2 da suka shude.

Wannan ko, yazo ne, bayan wadansu majigi dake hitowa daga kasar Libiya suna nuna ana cinikin bayi bakaken fata yan kasashen Africa a wannan kasar da yaki ya daidaita.

Ibrahim Yakuba shine Ministan harakokin wajje na jamhuriyar Nijar :

Gameda wannan lamarin, shugaban kasa ya umurce mu da mu tuntubi sauran kasashen Africa, domin a taron hadin guywa na Tarayar Turai da kungiyar hadin kan Africa a saka wannan zancen a sahun gaba inji minista Ibrahim Yakuba.

Ga Haruna Mamman Bako Da Karin bayani 3'36

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:14 0:00

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG