Wannan sanarwan ta fito daga bakin Ministan Shara’a na kasar, Abubakar Malami, sai’lin da yake zantawa da wakilin muryar Amurka Umar Faruk Musa a Abuja.
Ministan yace tuni gwamnati ta dauki duk matakan shara’ar da suka dace na haramta kungiyar.
Haka kuma ministan yace yanzu haka gwamnatin Nigeria ta fara ganawa da wasu kasashen da take jin cewa wadannan kungiyoyin ‘yan ta’adda nada alaka da su da zummar yi masu bayani
Ga Umar Faruk da karin bayani
Facebook Forum