Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa
Traon sasanta rikicin Afghanistan da ke gudana a Doha, Qatar, ranar 7 Yuli 2019

Harin Bam Ya Halaka Mutum 12 Afghanistan

Tuni dai kungiyar ta Taliban, ta dauki alhakin wannan hari, wanda ta ce ya lalata ginin hukumar tsaron kasar da ake kira NDS a takaice, tare da jikkata mutane da dama.

Traon sasanta rikicin Afghanistan da ke gudana a Doha, Qatar, ranar 7 Yuli 2019 Photo: coutesy by Ayesha Tanzeem (VOA)

Tuni dai kungiyar ta Taliban, ta dauki alhakin wannan hari, wanda ta ce ya lalata ginin hukumar tsaron kasar da ake kira NDS a takaice, tare da jikkata mutane da dama.

XS
SM
MD
LG