No media source currently available
Amina Muhammad ta nuna damuwarta game da yadda rigingimu ke shafuwar ayyukan tallafawa mata da yara a wasu kasashen Afrika,ta ko bayyana haka ne a taron kungiyar Tarayyar Afrika da ta halarta a birnin Yamai na Jamhuriyyar Nijar.
Dubi ra’ayoyi
Facebook Forum