Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Hotunan Dalibai da Malaman makarantar Harkokin Gandun Daji ta Mando, Kaduna da aka ceto

Sojin Najeriya sun yi nasarar kubutar da mutane 180 daga cikin wadanda ‘yan bindiga suka sace da safiyar yau Juma'a a Kwalejin Harkokin Gandun Daji da ke Kaduna, Najeriya. Ana ci gaba da neman saura 30.

Sojin Najeriya sun yi nasarar kubutar da mutane 180 daga cikin wadanda ‘yan bindiga suka sace da safiyar yau Juma'a a Kwalejin Harkokin Gandun Daji da ke Kaduna, Najeriya. Ana ci gaba da neman saura 30.

XS
SM
MD
LG