Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ILIMI GARKUWAR DAN ADAM: Wata Budurwa Yar Najeriya Ta Zo Kan Gaba A Gasar Rubuce-Rubuce Da Aka Yi A Nahiyar Afirka Baki Daya - Yuni 12, 2023


Babangida Jibril
Babangida Jibril

A cikin shirin na wannan makon, wata budurwa ‘yar Najeriya, Fa’izah Atu Muhammad, ce ta yi wa Najeriya abin alfahari da ta zo kan gaba a gasar rubuce-rubucen da aka yi a nahiyar Afirka baki daya.

Gasar da Cibiyar UONGOZI ta Tanzaniya ta shirya wa matasan Afirka masu shekaru tsakanin 18-25, mai taken ‘2023 Youth Leadership Competition’ ta samu halartar kasashe 30 na Afirka da suka hada da Ingila da Indiya ga matasan Afirka da ke kasashen waje.

Saurari shirin:

ILIMI GARKUWAN DAN ADAM: Wata Budurwa Yar Najeriya Ta Zo Kan Gaba A Gasar Rubuce-Rubuce Da Aka Yi A Nahiyar Afirka Baki Daya - Yuni 12, 2023
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:01 0:00

XS
SM
MD
LG