Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

India Ta Soke 'Yan Cin Gashin Kan Yankin Kashmir

Amit Shah, ya fadawa majalisar kasar yau Litinin cewa shugaban kasar ya saka hannu akan wata doka da ta soke kudiri na 370 da ya bai wa jihar dama ta yi dokokinta kuma take da iko akan duk wasu al’amura

Photo: AP

Amit Shah, ya fadawa majalisar kasar yau Litinin cewa shugaban kasar ya saka hannu akan wata doka da ta soke kudiri na 370 da ya bai wa jihar dama ta yi dokokinta kuma take da iko akan duk wasu al’amura

XS
SM
MD
LG