Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Iyaye Da Dalibai A Najeriya Suna Kokawa Game Da Karin Kudin Makarantun Jami'o'i


Iyaye Da Dalibai A Najeriya Suna Kokawa Game Da Karin Kudin Makarantun Jami'o'i
please wait

No media source currently available

0:00 0:06:20 0:00

Iyaye da dalibai a wasu sassan kasar Najeriya suna kokawa da karin kudin makaranta da wasu jami'o'i suka sanar, wanda iyayen suka ce zai iya hana dalibai marasa karfi ci gaba da karatu.

XS
SM
MD
LG