0
Iyayen Daliban Chibok Sun RokI Majalisar Dinkin da ta Taimaka Wajen Samo Yaran, Januwaru 6, 2015
Iyayen dalibai mata su fiye da 200 da 'yan Boko Haram suka sace a watan Afrilu sun ce su na rokon Majalisar Dinkin Duniya kai tsaye da ta taimaka bayan da suka yanke kmauna a kan cewa gwamnatin Najeriya zata ceto musu 'ya'ya.

1
Rebeccca Samuel (tsakiya), mahaifiyar Sarah, daya daga cikin daliban na Chibok da aka sace, tana zaune tare da wasu iyayen a lokacin wani taron da suka yi domin tattauna kokarin kwato 'yan matan na Chibok da aka sace.

2
Dauda Iliya yana magana a lokacin wani taron da suka yi domin tattauna kokarin kwato 'yan matan na Chibok da aka sace.

3
Rebeccca Samuel (tsakiya), mahaifiyar Sarah, daya daga cikin daliban na Chibok da aka sace, tana zaune tare da wasu iyayen a lokacin wani taron da suka yi domin tattauna kokarin kwato 'yan matan na Chibok da aka sace.

4
Reveren Enoch Mark, kakakin iyayen dalibai mata na Chibok da aka sace, yana magana a lokacin wani taron da suka yi domin tattauna kokarin kwato 'yan matan na Chibok da aka sace.