Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Jagoran Dakarun Da Suka yi Juyin Mulki a Sudan Ya Yi Murabus


Jagoran dakarun kasar Sudan, Janar Awad Mohammad Ahmed Ibn Auf (hannun hagu a tsaye)

Manjo- Janar Awad Mohammad Ahmed Ibn Auf, ya nada Janar Abdel-Fatah Burhan a matsayin magajinsa.

Jagoran dakarun kasar Sudan da suka hambare gwamnatin shugaba Omar Al Bashir, ya sauka daga mukaminsa, kwana guda bayan da sojoji suka sanar da cewa sun karbe ikon mulkin kasar.

Manjo- Janar Awad Mohammad Ahmed Ibn Auf, ya nada Janar Abdel-Fatah Burhan a matsayin magajinsa.

Dakarun kasar dai ba su fadi dalilin da ya sa Auf ya sauka ba.

A jiya Juma’a jama’a sun ci gaba da zanga zanga a Khartoum, babban birnin na Sudan, inda suke adawa da matakin da wata majalisar sojin kasar ta dauka na daukar ragamar tafiyar da gwamantin wucin har na tsawon shekaru biyu.

Facebook Forum

An Sami Karuwar Farashin Kayayyaki A Jamhuriyar Nijar
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:42 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Shiye-Shiryen Shiga Watan Azumi A Kasar Ghana
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:56 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Ziyarar Sakatare Blinken A Jamhuriyar Nijar
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:57 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Al'umomi Sun Koka Game Da Tashin Farashin Kayayyaki
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:57 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG