Washington, DC —
Shirin Kallabi ya dora a tattaunawa kan tasirin tsaida Kamala Harris a matsayin 'yar takarar Shugaban kasar Amurka ta jam'iyar Democrat ga burin mata a kasashen Afirka na rike manyan mukaman shugabancin kasa.
Kallabin shirin ta mako Hajiya Hauwa Ahmed ta bayyana kalubale da suke fuskanta a kokarin da kungiyar mata zalla ke yi na inganta rayuwar mata.
Saurari cikakken shirin:
-
Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.
Dandalin Mu Tattauna