Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kamfanin Facebook Zai Fito Da Wasu Matakan Kare Kutse Musamman a Lokacin Zabe

Kamfanin sada zumunta na Facebook yace zai fadada damammaki ga 'yan siyasa su tallata manufofi da tsare-tsaren su, yayin da a hannu guda kuma kamfanin ke daukar tsauraran matakan dakile yunkurin yin amfani da kafar sa wajen yada kalaman batanci a tsakanin 'yan siyasa.

Photo: AP

Kamfanin sada zumunta na Facebook yace zai fadada damammaki ga 'yan siyasa su tallata manufofi da tsare-tsaren su, yayin da a hannu guda kuma kamfanin ke daukar tsauraran matakan dakile yunkurin yin amfani da kafar sa wajen yada kalaman batanci a tsakanin 'yan siyasa.

XS
SM
MD
LG