Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFRIKA: Kotun Soja A Sudan Ta Kudu Tana Ci Gaba Da Shari’ar Sojoji 13 Da Ake Tuhuma Da Yin Fyade Ma Ma’aikatan Agaji


VOA60 AFRIKA: Kotun Soja A Sudan Ta Kudu Tana Ci Gaba Da Shari’ar Sojoji 13 Da Ake Tuhuma Da Yin Fyade Ma Ma’aikatan Agaji
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

Kotun soja a Sudan ta Kudu tana ci gaba da shari’ar sojoji 13 da ake tuhuma da yin fyade ma ma’aikatan agaji ‘yan kasashen waje da kuma kashe wata ‘yar jarida ‘yar kasar lokacin fada a Juba a watan Yulin bara

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG