Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Labarai Cikin Sauti Daga Najeriya


Wasu mutane kennan daga Gwoza, jihar Borno, da tashe-tashen hankula ya raba da gidajensu, suna taro a sansanin ‘yan gudun hijira a lokacin da gwamnan jihar Borno Kashim Shettima (babu hotonshi) a garin Mararaba Madagali, jihar Adamawa. Fabrairu 18, 2014.
Wasu mutane kennan daga Gwoza, jihar Borno, da tashe-tashen hankula ya raba da gidajensu, suna taro a sansanin ‘yan gudun hijira a lokacin da gwamnan jihar Borno Kashim Shettima (babu hotonshi) a garin Mararaba Madagali, jihar Adamawa. Fabrairu 18, 2014.

Mutanen Bama sun ce har rijiyoyinsu 'yan Boko Haram suka jefa bam ciki; Dangote yace zai yi kokarin rage talauci a arewa, a Lagos kuma ana ci gaba da cacar baki kan suturar 'yan makaranta

Mutanen Bama sun ce har rijiyoyinsu 'yan Boko Haram suka jefa bam ciki; Dangote yace zai yi kokarin rage talauci a arewa, a Lagos kuma ana ci gaba da cacar baki kan suturar 'yan makaranta
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:30 0:00
Shiga Kai Tsaye
XS
SM
MD
LG