Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ma'aikacin Gidan Gwamnatin Jihar Borno Ya Hallaka Kansa.


Ma'aikacin Gidan Gwamna jihar Borno Ya Hallaka Kansa.

An samu daya daga cikin ma'aikatan gidan gwabnatin jihar Borno a garin maidugru rataye a kan itace a mace.

Rahotanni a Najeriya na nuni da cewa, ana samun karuwar kisan kai, da kwararru ke dangantawa da matsin rayuwa da kuma rashin kwanciyar hankali.

Ganin munin wannan al’amari, a ranar Lahadi wata kungiyar dake fafatukar shawo kan kisan kai da ake kira Africa Porject Against Suicide ko kuma APAS, a takaice ta sanar da shirin gudanar da wani gagarumin taro a birnin tarayya Abuja, na masu ruwa da tsaki da nufin shawo kan wannan matsalar da take ci gaba da janyo asarar rayuwa.

Ko a jiya Talata an sami aukuwar irin wannan lamarin a garin Maiduguri inda wani tsohon kukun gwamnan Kashim Shatimma ya kashe kansa.

Wakilinmu Haruna Dauda Bi’u yaje fadar gwamnatin jihar Borno inda wannan lamarin ya faru ga kuma rahoton da ya hada mana.

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:32 0:00

Facebook Forum

An Sami Karuwar Farashin Kayayyaki A Jamhuriyar Nijar
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:42 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Shiye-Shiryen Shiga Watan Azumi A Kasar Ghana
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:56 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Ziyarar Sakatare Blinken A Jamhuriyar Nijar
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:57 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Al'umomi Sun Koka Game Da Tashin Farashin Kayayyaki
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:57 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG