Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: Majalisar Dinkin Duniya Da Shugabannin Afirka, Sun Hadu a Taron Kolin Kungiyar, Domin Tattaunawa Kan hadin Kai


VOA60 AFIRKA: Majalisar Dinkin Duniya Da Shugabannin Afirka, Sun Hadu a Taron Kolin Kungiyar, Domin Tattaunawa Kan hadin Kai
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Majalisar Dinkin Duniya da shugabannin Afirka, sun hadu a taron kolin kungiyar, domin tattaunawa kan hadin kai da kuma tabbatar da shirin wanzar da zaman lafiya da dakarun Majalisar Dinkin Duniya ke yi wajen yaki da masu tsatsauran ra’ayi.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG