Cikin wannan hira ta musamman da ya yi da Muryar Amurka, Shugaban Jamhuriyar Nijar Mohamed Bazoum, ya yi magana kan matsalar tsaro, dakarun Faransa a Nijar, matsalar cin hanci da rashawa, nada mata a mukamai, alakarsa da tsohon shugaba Issoufou Mahmadou da sauran batutuwa da dama.