Washington, DC —
Shirin Manuniya na wannan makon ya maida hankali ne akan maganar albashin 'yan-majalisar Dokokin Tarayyar Najeriya, da kuma rikicin siyasa tsakanin gwamna Abdulkadir Bala Mohammed na jamiyyar PDP da kuma daya daga cikin 'yan Majalisar Dattijan jihar Bauchi.
Saurari cikakken shirin Isah Lawal Ikara:
-
Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.
Dandalin Mu Tattauna