Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Batun'Yan-Takarar Da Kan Karbe Kujerun Wasu Bayan Sun Fadi Zaben Fidda Gwani Na Jam'iyyun Su - Yuni 17, 2022


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

Shirin Manuniya na wannan mako ya yi nazari ne akan 'yan-takarar da kan karbe kujerun wasu bayan sun fadi zaben fidda gwani na Jam'iyyun su, da matsayin wasu 'yan-kasa game da zaben 2023 sai matsayar Jam'iyyar APC gameda dan-takarar mataimakin shugaban Kasa.

Saurari cikakken shirin cikin sauti:

MANUNIYA
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:10:01 0:00

XS
SM
MD
LG