Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Waiwaye - Batun Juyin Mulkin Nijar Da Matsalolin Da Suka Addabi Najeriya - Disamba 22, 2023


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

Shirin Manuniya na wannan makon, ya yi waiwaye ne kan juyin mulkin Jamhuriyar Nijar da kuma matsalolin da suka addabi Najeriya cikin wannan shekara mai karewa.

Saurari shirin cikin sauti:

MANUNIYA: Waiwaye - Batun Juyin Mulkin Nijar Da Matsalolin Da Suka Addabi Najeriya.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:03 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG