Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Mataimakiyar Shugaban Kasar Amurka Kamala Harris Ta Baiwa Ghana Tallafin Kawo Karshe tashe-Tashin Kula


Mataimakiyar Shugaban Kasar Amurka Kamala Harris Ta Baiwa Ghana Tallafin Kawo Karshe tashe-Tashin Kula
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:42 0:00

A Lokacin da mataimakiyar shugaban Amurka Kamala Harris ta kai ziyara kasar Ghana, sun tattauna muhimman batutuwa da shugaban kasar, ta kuma ba da sanarwar wani tallafi domin kawo karshen tashe-tashen hankula da daidaituwa a yawancin kasashen Afirka da ke fama da tashin hankali.

XS
SM
MD
LG