Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Matsalar Tsaro Ta Shafi Harkokin Zabe A Wasu Yankunan Jihar Rivers

Ga dukan alamu, harkokin tsaro a jihar Rivers na neman rikitar da harkokin zabe a yankin da kuma sakamakon sa, sanadiyyar kashe-kashe da jikkata mutane da dama da wasu ‘yan bangar siyasa suka yi, abinda ya kara munana harkokin tsaro.

Photo: AP

Ga dukan alamu, harkokin tsaro a jihar Rivers na neman rikitar da harkokin zabe a yankin da kuma sakamakon sa, sanadiyyar kashe-kashe da jikkata mutane da dama da wasu ‘yan bangar siyasa suka yi, abinda ya kara munana harkokin tsaro.

XS
SM
MD
LG