Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Me Yasa Filayen Idi Sukayi Yawa Ne?


Sallar Idi a unguwar Obalende, a garin Ikko.
Sallar Idi a unguwar Obalende, a garin Ikko.

Imam Tukur Adam Abdullahi al-Mannar na Kaduna yayi bayani a kan wannan

Babban Editan Sashen Hausa na Muryar Amurka, Aliyu Mustaphan Sakkwato ya tattauna da masanin addinin Islama Imam Tukur Adam Abdullahi al-Mannar na Kaduna, a kan yawaitar filayen sallar Idi a wannan zamani da muke ciki.

Hakan na da nasaba ne da bambancin akida ko na ra'ayi, ko kuma da karuwar yawan jama'ar Musulmi?

please wait

No media source currently available

0:00 0:06:08 0:00
Shiga Kai Tsaye

Imam Tukur Adam Abdullahi al-Mannar yayi kira ga al'ummar Musulmi da a karfafawa mata guiwa su rika zuwa sallar Idi kamar yadda Annabi Muhammad Sallallahu Alaihi wa sallam ya koyar.

XS
SM
MD
LG