Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Mun Kusa Kammala Asibitin Da Babu Kamarsa A Yammacin Afirka – Gwamna Tambuwal


Mun Kusa Kammala Asibitin Da Babu Kamarsa A Yammacin Afirka – Gwamna Tambuwal
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:06 0:00

Gwamnan jihar Sokoto a Najeriya, Aminu Waziri Tambuwal ya ce jihar za ta kasance babbar cibiyar samar da likitoci da sha’anin kiwon lafiya a Najeriya da Yammacin Afirka idan sabon asibitin koyarwa mai gado 1500 da kwalejin koyar da aikin likita ta mata zalla da gwamnati ke ginawa suka fara aiki.

XS
SM
MD
LG