Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Mutane 32 Suka Mutu A Lardunan Oromia Da Somalia


Bodies of prison officers killed by Nigerian Islamist sect Boko Haram are seen in Maiduguri, Borno State, Nigeria. May 7, 2013.
Bodies of prison officers killed by Nigerian Islamist sect Boko Haram are seen in Maiduguri, Borno State, Nigeria. May 7, 2013.

A lardunan Oromia da Somali mutane kusan 32 ne suka mutu sakamakon tashe-tashen hankulan da yankunan suka yi fama dashi.

Mutane akalla 32 aka kashe a cikin tashe-tashen hankullan da suka barke a lardunan Oromia da Somali na kasar Ethiopia, wanda kuma akace kazamin fada ne da ya kaure tsakanin ‘yan kabilun Somali din da na Oromo, a cewar wani danmajalisar dokoki na kasar mai suna Boqor Ali Omar Aalle, wanda ya sheda wa Sashen Somaliyanci na VOA cewa mutanen 32 da aka hallaka sun hada harda kanensa da aka kashe a daren Litinin a a wani dan karamin gari da ake kira Awaday dake tsakanin Harar mai yawan Musulmi da kuma babban birnin nan na Dire Dawa.

Ko bayan danmajalisar, wasu kafofi da mutane da dama sun tabattarda barkewar wannan tashin hankalin, koda yake sunce kada a fadi sunayensu don suna tsoron a kawo musu farmakin ramuwar gayya. Sai dai har yanzu hukumomin kasar ta Ethiopia basu tabattarda gaskiyar rahottanin ba.

Facebook Forum

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG