Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Ci Gaba Da Tattaunawa A Kan Matsalolin Da Manoma Ke Fuskanta A Ghana, Kashi Na Daya, Mayu 03, 2022


Mohammed Baballe 2
Mohammed Baballe 2

A cikin shirin noma tushen arziki na wannan makon, za ku ji ci gaban tattaunawa da shugaban kungiyar manoman Ghana a kan karin haske na irin matsalolin da manoma ke fuskata a kasar.

please wait

No media source currently available

0:00 0:06:50 0:00

XS
SM
MD
LG