Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Manoman Albasa Da Kasuwancinta Sun Yi Kira Da Wasu Gwamnatocin Afirka Da Su Cire Shingayen Kasuwanci - Nuwamba 16, 2021


Mohammed Baballe
Mohammed Baballe

A cikin shirin noma tushen arziki na wannan makon, wakilin mu a Kano, Mahmud Ibrahim Kwari ya tattauna mana da wasu Shugabannin Kungiyar Masu Noman Albasa da Sarrafara da kuma Kasuwancin daga kasashen Afirka ta Yamma da Afirka ta Tsakiya, jim kadan bayan sun gudanar da wani taro a jihar Kano da ke Najeriya domin neman hanyoyin magance irin matsalolin da suke fuskanta.

NOMA TUSHEN ARZIKI: Manoman Albasa Da Kasuwancinta Sun Yi Kira Da Wasu Gwamnatocin Kasashen Afirka Da Su Cire Shingayen Kasuwanci
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:00 0:00


XS
SM
MD
LG