WASHINGTON D.C. —
Kamar yadda wasu daga cikin masu sauraron mu suka ji a makon da ya gabata, muna tattauna ne da Sadiq Abdulaziz, manomin kankana da ridi a karamar hukumar babura ta jihar Jigawa da ke Najeriya, wanda ya bayyana irin kalubalan da manoman kankana su ke fuskanta, kana ya yi kira da gwamnati da ta taiamaka musu. A cikin shirin mu na wannan makon, wakiliyar mu a Abuja Hauwa Umar, ta fara da tamabayar sa kamar haka…..
Dubi ra’ayoyi
Ko ka yi rijista da mu? Shiga shafinka
Ba ka yi rijista da mu ba? Yi rijista
Load more comments