Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Masu Hada-Hadar Dabbobi Sun Koka Kan Rufe Iyakokin Najeriya Da Nijar, Kashi Na Daya - Satumba 12, 2023


Mohammed Baballe
Mohammed Baballe

Shirin Noma Tushen Arziki na wannan makon, ya tattauna da wasu masu hada hadar dabbobi a tsakanin Najeriya da Nijar, inda suka koka kan rufe iyakokin kasashen biyu sakamakon matakin da kungiyar ECOWAS ta dauka na kakaba wa sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar.

Saurari shirin:

NOMA TUSHEN ARZIKI: Masu Hada-Hadar Dabbobi Sun Koka Kan Rufe Iyakokin Najeriya Da Nijar .mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:15 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG