Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Tinubu Ya Ce Zai Ci gaba Da Samarwa Manoma Tallafi Da Dabarun Inganta Noma, Kashi Na Bakwai - Agusta 08, 2023


Mohammed Baballe
Mohammed Baballe

Shirin na wannan makon, zai kawo muku kashi na bakwai kuma na karshe na ci gaba da tattaunawa da shugabannin kungiyoyin manoma mata da maza a Najeriya wanda suka koka cewa tsohuwar gwamnatin Buhari ta ba da umarnin a basu tallafi domin su yi noma har su ciyar da kasa sannan a sayar wa wasu kasashen duniya, amma tallafin bai kai gare su ba.

Shugabannin sun bayyana irin matakan da suke dauka wajen taimakawa 'yan kungiyarsu.

Saurari shirin cikin sauti:

NOMA TUSHEN ARZIKI: Tinubu Ya Ce Zai Ci gaba Da Samarwa Manoma Tallafi Da Dabarun Inganta Noma 7'05.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:05 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG