Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Yadda Tsadar Man Fetur Ke Barazana Ga Manoman Najeriya, Kashi Na Biyu - Satumba 05, 2023


Mohammed Baballe
Mohammed Baballe

Shirin Noma Tushen Arziki na wannan makon, zai kawo muku kashi na biyu na tattauna wa da daya daga cikin shugabannin manoma a jihar Jigawa, inda ya bayyana irin matsalolin da ke damun su, kama daga tsadar man fetur da na rayuwa da kuma satar kayan amfanin gona.

Saurari shirin cikin sauti:

NOMA TUSHEN ARZIKI: Yadda Tsadar Man Fetur Ke Barazana Ga Manoman Najeriya 6'10.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:06:24 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG