Obasanjo ya bayyana haka ne cikin wata sabuwar wasika da ya rubutawa shugaban jam’iyyar Alhaji Bamanga Tukur da wasu jigajigan jam’iyyar, aka kuma aikewa kafofin yada labarai ciki harda ofishin sashen Hausa dake ikko, daga inda wakilinmu Ladan Ibrahim Ayawa ya aiko mana da rahoto.
Tsohon Shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo Yace Ya Fidda Hanu A Harkokin PDP.

Tsohon shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo yayi barazanar daga yanzu zai zama dan kallo ne kawai cikin harkokin jam’iyyar PDP mai mulkin Najeriya, muddin ba a yi gyara a yadda ake tafiyarda jam’iyyar ba.
Obasanjo ya bayyana haka ne cikin wata sabuwar wasika da ya rubutawa shugaban jam’iyyar Alhaji Bamanga Tukur da wasu jigajigan jam’iyyar, aka kuma aikewa kafofin yada labarai ciki harda ofishin sashen Hausa dake ikko, daga inda wakilinmu Ladan Ibrahim Ayawa ya aiko mana da rahoto.
Obasanjo ya bayyana haka ne cikin wata sabuwar wasika da ya rubutawa shugaban jam’iyyar Alhaji Bamanga Tukur da wasu jigajigan jam’iyyar, aka kuma aikewa kafofin yada labarai ciki harda ofishin sashen Hausa dake ikko, daga inda wakilinmu Ladan Ibrahim Ayawa ya aiko mana da rahoto.
Za ku iya son wannan ma
-
Janairu 27, 2023
Jirgin Kasan Kaduna Zuwa Abuja Ya Kauce Hanya
-
Janairu 27, 2023
Za Mu Daukaka Kara – Adeleke
-
Janairu 27, 2023
Osun: Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Soke Nasarar Adeleke