Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan ya sake shuwagabannin sojojin Najeriya, bayan ci-baya da ya fuskanta wajen dakile mayaka masu tsatsaurrar ra’ayin Musulunci, da kuma rabuwa da yayi da wani abokinshi a siyasance a rigingimun da jam’iyyar dake mulki take fuskanta. Ofishin Shugaban Kasa ya bada sanarwar cire shugaban tsaron kasa, dana sojojin kasa, dana mayakan ruwa, dana mayakan sama, kuma an bayyana sunayen magadansu batare da wani bayani ba.
Masu Ikon Fada a Ji a Najeriya: Sabon Babban Hafsin Sojojin Yakin Ruwa, Rear Admiral Usman O. Jibrin
![Sabon Hafsin sojojin ruwa, Rear Admiral Usman O. Jibrin a lokacin da yake karbar na’urar hangen nesa daga hannun Vice Admiral Dele Joseph Ezeoba, a lokacin bukin karbar shugabanci a shedkwartar Tsaron Kasa a birnin Abuja, Junairu 20, 2014.](https://gdb.voanews.com/244d5012-d9b4-4d17-8ee4-cf15cde370a5_cx21_cy10_cw57_w1024_q10_r1_s.jpg)
1
Sabon Hafsin sojojin ruwa, Rear Admiral Usman O. Jibrin a lokacin da yake karbar na’urar hangen nesa daga hannun Vice Admiral Dele Joseph Ezeoba, a lokacin bukin karbar shugabanci a shedkwartar Tsaron Kasa a birnin Abuja, Junairu 20, 2014.
![Sabon Hafsin sojojin ruwa, Rear Admiral Usman O. Jibrin.](https://gdb.voanews.com/abd9d7ce-0f94-467e-95b6-1bef4894b821_cx12_cy6_cw24_w1024_q10_r1_s.jpg)
2
Sabon Hafsin sojojin ruwa, Rear Admiral Usman O. Jibrin.
![Sabon Hafsin sojojin ruwa, Rear Admiral Usman O. Jibrin a lokacin da yake karbar na’urar hangen nesa daga hannun Vice Admiral Dele Joseph Ezeoba, a lokacin bukin karbar shugabanci a shedkwartar Tsaron Kasa a birnin Abuja, Junairu 20, 2014.](https://gdb.voanews.com/2e115f1b-f4ca-4b53-8163-dc15de14b335_cx0_cy4_cw0_w1024_q10_r1_s.jpg)
3
Sabon Hafsin sojojin ruwa, Rear Admiral Usman O. Jibrin a lokacin da yake karbar na’urar hangen nesa daga hannun Vice Admiral Dele Joseph Ezeoba, a lokacin bukin karbar shugabanci a shedkwartar Tsaron Kasa a birnin Abuja, Junairu 20, 2014.
![Mayakan Ruwa suna hallartar taron sauyin shugabanci a birnin Abuja Junairu 20, 2014.](https://gdb.voanews.com/72160bb4-d525-4ef8-a8c9-d0a6ab003860_cx0_cy8_cw99_w1024_q10_r1_s.jpg)
4
Mayakan Ruwa suna hallartar taron sauyin shugabanci a birnin Abuja Junairu 20, 2014.