Shugaban kasar Sudan ta Kudu, Silva Kiir, yayi barazanar cewa shi da kansa zaiyi jagorancin mayakansa suje su abkawa kungiyoyin tsageru dake tsakiyar kasar idan basu daina kai hare-hare akan fararen hular kasar ba.
WASHINGTON, DC —
Shugaban kasar Sudan ta Kudu, Silva Kiir, yayi barazanar cewa shi da kansa zaiyi jagorancin mayakansa suje su abkawa kungiyoyin tsageru dake tsakiyar kasar idan basu daina kai hare-hare akan fararen hular kasar ba.