Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kalaman El-Rufa'i Yunkuri Ne Na Bata Sunan Najeriya - Sule Lamido

Tsohon ministan harkokin waje na Najeriya Alhaji Sule Lamido, kuma tsohon gwamnan jihar Jigawa Kuma, ya ce a tsari na Diplomasiyyar kasa da kasa, kalaman gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i yunkuri ne na bata sunan Najeriya a idon duniya.

Photo: Citizen journalist

Tsohon ministan harkokin waje na Najeriya Alhaji Sule Lamido, kuma tsohon gwamnan jihar Jigawa Kuma, ya ce a tsari na Diplomasiyyar kasa da kasa, kalaman gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i yunkuri ne na bata sunan Najeriya a idon duniya.

XS
SM
MD
LG