Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Hirar Da Muryar Amurka Ta Yi Rabecca Sharibu, Mahaifiyar Dalibar Nan Da ‘Yan Boko Haram Suka Sace


TASKAR VOA: Hirar Da Muryar Amurka Ta Yi Rabecca Sharibu, Mahaifiyar Dalibar Nan Da ‘Yan Boko Haram Suka Sace
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:54 0:00

Rabecca Sharibu, mahaifiyar dalibar nan da ‘yan kungiyar Boko Haram suka sace a makarantar kwanan ‘yammamata dake Dapchi, da ta kasance daya tilo da har yanzu ba a sako ba, ta ziyarci ofishin Muryar Amurka.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG