Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Babancin Osibanjo Da Tinubu Da Kuma Tasirinsu a Harkokin Siyasar Yarbawa Da Na Jihar Legas, Kashi Na Daya - Yuni 21, 2022


Aliyu Mustapha Sokoto
Aliyu Mustapha Sokoto

Shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon, masana harkokin siyasa ne suka yi tsokaci kan babancin Osibanjo da Tinubu da duma tasirinsu a harkokin siyarsar Yarbawa da na Jihar Legas.

Saurari cikakkne shirin cikin sauti:

Babancin Osibanjo Da Tinubu Da Kuma Tasirinsu a Harkokin Siyarsar Yarbawa Da Na Jihar Legas, Kashi Na Daya-12:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:11:18 0:00

XS
SM
MD
LG