WASHINGTON, DC —
Muhawara tsakanin manyan jam'iyun hamayya na kasar Ghana tsakanin wakilin jam'iyar NPP mai mulki Alhaji Ahmed Ayuba, da wakilin babban jam'iyar hamayya NDC Alhaji Awudu Sheriff.
Saurari shirin da Baba Yakubu Makeri ya jagoranta:
-
Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.