Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Tasirin Boko Haram a Arewa Maso Gabashin Najeriya, Kashi Na Biyu-Satumba, 08, 2020


Aliyu Mustapha Sokoto
Aliyu Mustapha Sokoto

Cigaban muhawara a kan matsalar tsaro a jihar Borno. Masu muhawara, kwamishinan watsa labarai na jihar Baba Kura Abba Jatau , da kuma Malam Adamu Dan Borno wani mai sharhi kan ayyukan tsaro musamman abinda ya shafi hare haren kungiyar Boko Haram a jihar.

Saurari muhawarar da Haruna Dauda Bi'u ya jagoranta

TSAKA MAI WUYA: Tasirin Boko Haram a Arewa Maso Gabashin Najeriya, Kashi Na Biyu-12:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:12:37 0:00


  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG